بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَٰنِ ٱلرَّحِيمِ
أَلَمۡ تَرَ كَيۡفَ فَعَلَ رَبُّكَ بِأَصۡحَٰبِ ٱلۡفِيلِ أَلَمۡ يَجۡعَلۡ كَيۡدَهُمۡ فِي تَضۡلِيلٖ وَأَرۡسَلَ عَلَيۡهِمۡ طَيۡرًا أَبَابِيلَ تَرۡمِيهِم بِحِجَارَةٖ مِّن سِجِّيلٖ فَجَعَلَهُمۡ كَعَصۡفٖ مَّأۡكُولِۭ
Ayah 1
أَلَمۡ تَرَ كَيۡفَ فَعَلَ رَبُّكَ بِأَصۡحَٰبِ ٱلۡفِيلِ
Hausa
Ashe, ba ka ga yadda Ubangijin ka Ya aikata ga mutanen giwa[1] ba?
[1] An yi Yãƙin Gĩwa shekarar haihuwar Annabi tsakãnin halaka su da haihuwarsa kwãna hamsin. Bayan shekara arba'in Annabi ya fara karantar da mutane. Ya karantar da su cikin shekara ashirin da uku, sa'an nan ya ƙaura. Bayansa da shekara hamsin waanda suka bi shi suka cinye duniya. Wannan yana nuna cewa mutane ba su samun daraja sai da riƙon addini da ilimi.
Available languages
العربية Qafár af Shqip አማርኛ أنكو Akan অসমীয়া Azərbaycanca Bisaya Bosanski 中文 Hrvatski Nederlands English Français Deutsch ગુજરાતી Hausa हिन्दी Ikirundi Indonesia 日本語 ಕನ್ನಡ ភាសាខ្មែរ Ikinyarwanda كوردی سۆرانی Kyrgyz Lingala lietuvių Македонски Maguindanaon മലയാളം Mõõré oromoo پښتو فارسی Portuguese ਪੰਜਾਬੀ Română Српски සිංහල Soomaaliga Español Kiswahili Tagalog Тоҷикӣ தமிழ் తెలుగు Türkçe اردو ئۇيغۇرچە Ўзбек Việt Nam Yorùbá