Skip to content
صٓ /

Aya 88

38 : 88
صٓ Ayoyi 88
Sura · صٓ
Hausa · Gummi
38 : 88

وَلَتَعۡلَمُنَّ نَبَأَهُۥ بَعۡدَ حِينِۭ

"Kuma lalle zã ku san babban lãbãrinsa a bayan ɗan lõkaci."

Explanation & meanings · 1
  1. Bauta wa gumãka da hidimar shehunai da suka mutu waɗanda suka shirya wani sãbon abu da bãbu ga sunnar Annabi duka ɗaya suke, dõmin kõwanensu kiran wanin Allah ne sabõda neman ãgaji.