Skip to content
يُوسُف /

Aya 27

12 : 27
يُوسُف Ayoyi 111
Sura · يُوسُف
Hausa · Gummi
12 : 27

وَإِن كَانَ قَمِيصُهُۥ قُدَّ مِن دُبُرٖ فَكَذَبَتۡ وَهُوَ مِنَ ٱلصَّٰدِقِينَ

"Kuma idan rigarsa ta kasance an tsãge ta daga bãya, to, tã yi ƙarya, kuma shĩ ne daga mãsu gaskiya."