بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَٰنِ ٱلرَّحِيمِ
وَٱلۡعَصۡرِ إِنَّ ٱلۡإِنسَٰنَ لَفِي خُسۡرٍ إِلَّا ٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ وَعَمِلُواْ ٱلصَّٰلِحَٰتِ وَتَوَاصَوۡاْ بِٱلۡحَقِّ وَتَوَاصَوۡاْ بِٱلصَّبۡرِ
Ayah 1
وَٱلۡعَصۡرِ
Hausa
Ina rantsuwa da zãmani.[1]
[1] Wasu suna fassarawa da lokacin sallar La'asar da kuma marece. A kõwane dai, an bai wa lokaci muhimmanci, zãmani yana yanke wanda bai yanke shi ba. ba ya halatta ga mutum wata mudda ta zãmani ta wuce shi bai san amfãnin da ya sãma wa kansa a cikinta ba, kuma kõme ya sãmu idan ba addini ba ne, to, hasãrace.
Available languages
العربية Qafár af Shqip አማርኛ أنكو Akan অসমীয়া Azərbaycanca Bisaya Bosanski 中文 Hrvatski Nederlands English Français Deutsch ગુજરાતી Hausa हिन्दी Ikirundi Indonesia 日本語 ಕನ್ನಡ ភាសាខ្មែរ Ikinyarwanda كوردی سۆرانی Kyrgyz Lingala lietuvių Македонски Maguindanaon മലയാളം Mõõré oromoo پښتو فارسی Portuguese ਪੰਜਾਬੀ Română Српски සිංහල Soomaaliga Español Kiswahili Tagalog Тоҷикӣ தமிழ் తెలుగు Türkçe اردو ئۇيغۇرچە Ўзбек Việt Nam Yorùbá